Hujja Reporters
"Our lord! Accept (this service) from us. Verily! You are the all-Hearer, the All-Knower."
26/08/2023
WANNAN SHINE MATASHI ABDULBAKI JARI WANDA YA KIRKIRO A DUNIYA
Abdulbaki Jari, shine wanda ya ƙirƙiro wannan rana ta Hausa a Duniya baki ɗaya a shekarar 2015, ma'aikacin sashin Hausa na gidan rediyon BBC Hausa ne, ya kasance ƙwararre kuma haziƙin ɗan jarida da gidan rediyon take alfahari da shi.
A yau ƙasashe sama da goma ke alamta wannan rana domin bayyana daraja da kuma martabar Yaren Hausa a Duniya.
Bayan wannan ƙoƙari, ya ƙara da ƙoƙarin samar da rubutun da Hausawa zasu dogara da shi kamar ko wani Yare a Duniya, amma hakan bai samu ba.
Ina ƙira ga Hausawa na ciki da wajen Najeriya da su kasance wakilan Hausawa na gaskiya, ku daina amfani da wannan rana wajen yaɗa abun da sam bai dace da Yaren Hausa da Hausawa ba.
Daga ƙarshe ina muku addu'a da fatan Allah ya ƙara ɗaga darajar wannan Yare da nima ya zama yaren da nafi mu'amala da shi a Duniya duk da ba nawa bane.
Rubutawa: Mustapha Abubakar Kwaro
26/09/2023
04/04/2023
Kunji Rabo!!!
akan bashin Miliyan ɗaya ya faɗo daga saman bene don ya kashe kansa, sai akayi dace ya faɗo kan wata Mota ta miliyan shabiyu ya Lalata Motar kuma bai mutu ba, sannan mai Motar kuma yace sai ya biya shi Motarsa. Bashin ya koma Miliyan 13 kenan🤔🤔
04/04/2023
“My new name is Hajia Meenah Mercy Adeoti”.
Actress Mercy Aigbe reveals her Islamic name at a Ramadan lecture/special prayers hosted by herself and her hubby, Kazeem Adeoti.
📷: pioneershotit | realmercyaigbe | kazimadeoti (Instagram)
04/04/2023
'Yar Takaran Gwamna a Jahar Adamawa Sanata Aishatu Dahiru Ahmed BINANI Ta Kaiwa Hon. Umar Koiranga Jada Shugaban Kungiyar "BINANI Mobilisation For Governor" Ziyaran Dubiya a Asibiti, bayan Ya Samu Hatsarin Mota a Ranan 2/4/2023.
Mu Addu'an Allah ya ba shi Lafiya.
28/03/2023
Da Ɗumi-Ɗuminta:
Jami'yar PDP ta ƙasa ta Naɗa Amb. Iliyas Damagun A matsayin Shugaban Ruƙo (PDP Acting National chairman) na Jam'iyyar PDP na Kasa, biyo bayan dakatar da Ayu.
26/03/2023
ABUN ALFAHRI: Wata Matshiya Wacce ta nemi takarar Kansila A Mazabar Tegina dake Karamar Hukumar Rafi ta Jihar Neja mai suna Maryam Queen duk da cewa bata samu nasarar takarar ba, Na cigaba da taimakawa Al'ummar Mazabar.
Maryam tana ta cigaba da Rabon kayan Azumi daidai karfinta ga mabukata.
Daga: Aliyu Usman Nayara
25/03/2023
“So lam here in London to acquire my 4th crib abroad and my twin brother just bought himself another crib in Atlanta. Omo! Some people are really teaching us a big lesson after the Elections.” - Mr. P
Peter Okoye reacts to the news of his brother acquiring a new home in Atlanta.
Mr. P revealed that he's also shopping for his 4th house abroad.
Congratulations to the Okoyes
📸: (Instagram)
25/03/2023
Wata Jarumar Film A Kasar Ghana Ta Musulunta !
Wane Fata Za Kuyi Mata?
25/03/2023
Mu Guji Aikata Alfasha A Yayin Da Muka Shiga Watan Ramadan, Shawarar Mawaki Naira Marly Ga Musulmai
25/03/2023
Ronaldinho: “I thought they were going to beat me up and do all terrible stuff they usually do in jail. But instead they called the guards to bring football so i can do some tricks and entertain them. Next morning we were taken out to play a 5 a side match, guards & some prisons.” 🔥
25/03/2023
An hango Zababben Shugaban kasa Najeriya yana rangada dawafi a masallacin Harami dake makka | Allah ya karawa Annabi Daraja.
24/03/2023
Ke Duniya: Wani Saurayi yayu patali da soyayyan da yake yiwa Budurwan sa, bayan ya ganta ta ɗaura Shahararren Mawaƙin nan ɗan Asalin ƙasar America Chris Brown akan cinyoyin ta, alokacin da suke rawa tare a gidan shaƙatawa.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Telephone
Website
Address
Yola
AD