Solacebase Hausa
Shafin jaridar SolaceBase Hausa
10/06/2026
Binciken Kudi: Majalisar Dattawa ta ba da umarnin kamo tsohon shugaban kamfanin mai na kasa Mele Kyari
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da Asusun Jama’a ya ba da umarnin fitar da takardar kamawa da za ta tilasta wa tsohon Shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari bayyana a gabansa don amsa tambaya kan gudanar da harkokin kudi da warware bayanan da s**a shafi Naira Tiriliyan 210 da ke cikin kididdigar kudin kamfanin daga shekarar 2017 zuwa 2023.
Cikakken labari a kasa:
10/06/2026
Gwamnatin Edo ta rufe makarantu saboda barazanar tsaro
Gwamnatin Jihar Edo ta ba da umarnin rufe makarantun sakandare 3 a Karamar Hukumar Akoko-Edo nan take sakamakon bayanan sirri da ke nuna an tsara kai harin sace dalibai.
Cikakken labari a kasa:
10/06/2026
‘Yan bindiga sun sace mataimakin shugaban karamar hukuma
Cikakken labari a kasa:
10/06/2026
Obi ya nemi Okonkwo ya biya shi Naira biliyan 5 tare da nemi afuwarsa kan zargin bata suna
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya nemi diyya Naira biliyan 5 da neman gafara a fili daga dan wasan kwaikwayo da ya koma siyasa Kenneth Okonkwo kan zargin maganganun batanci da ya yi a wata hira da talabijin.
Cikakken labari a kasa:
10/06/2026
Karuwar Talauci: Gwamnonin Arewa maso Yamma sun bayyana shirin yaki da talauci ta fuska da dama
Kungiyar Gwamnonin Arewa maso Yamma (NWGF) ta shirya tattaunawa kan manufofi a Kano kan yadda za a rage talauci ta fuskoki da dama ta hanyar karfafa tsarin dogaro da kai da samar da sabbin hanyoyin tattalin arziki.
Cikakken labari a kasa:
10/06/2026
Karuwar Rashin Tsaro: Majalisar Shari’a ta bukaci gwamnati ta dauki mataki gaggawa
Majalisar Koli ta Shari’a a Najeriya (SCSN) ta bayyana fushinta kan ta’azzar rashin tsaro a fadin kasar, inda ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta dauki matakan da s**a dace domin kare rayuka da dukiyoyi.
Cikakken labari a kasa:
Gasar cin Kofin Duniya biyu kenan da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles ke gaza samun damar shiga, shin Tawagar wace kasa kuke goyon baya a wannan shekarar?
09/06/2026
Rashin Tsaro: Majalisar Wakilai ta gayyaci shugabannin tsaro da Mai Bada Shawarar Tsaro
Majalisar Wakilai ta Kasa ta gayyaci Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu da shugabannin tsaro da su bayyana gaban majalisa kan karuwar lamarin rashin tsaro a fadin kasar.
Cikakken labari a kasa:
09/06/2026
Kano, Tarayyar Turai da UNICEF sun kaddamar da shirin ilimi na shekaru 10 domin magance matsalar koyo
Gwamnatin Jihar Kano, hadin gwiwar da Tarayyar Turai (EU) da kuma Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) sun fara tsara shirin ilimi na shekaru 10.
Cikakken labari a kasa:
09/06/2026
Shugaban kwadago ya rasu a wajen taron kwadago na duniya a Geneva
Wakilan Najeriya a taron ‘yan kwadago na duniya (ILC) karo na 114 a Geneva da daukacin ‘yan kwadago baki daya sun shiga cikin alhini bayan mutuwar shugaban kwadago Domingo Michael Adeleke.
Cikakken labari a kasa:
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Murtala Muhammad Way
Kano
234001