Labaran Kano da Kewaye

Labaran Kano da Kewaye

Share

News and media

11/10/2022
16/08/2022

Wadan nan bata gari ne da kuma wadan da ake zargi da aikata munanan laifuka wanda akayi holin su a shedkwatar yan Sanda ta Bamfai dake Kano.

15/08/2022

Breaking News...

Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya aiko da sunayen mutum 8 zuwa majalisar dokoki ta jiha Kano domin tantance su da tabbatar da su a matsayin Kwamishinoni kuma yan majalisar zartarwa na Jihar Kano.

Ga sunayen k**ar haka:

1. Alh Ibrahim Dan Azumi Gwarzo
2. Abdulhamid Abdullahi Liman
3. Hon lamin sani Zawiyya
4. Rt. Hon ya'u Abdullahi yan'Shana
5. Hon Garba Yusuf Abubakar
6. Dr Yusuf Jibrin Rurum
7. Hon Adamu Abdul Panda
8. Alh Saleh kwasaimi.

08/08/2022

Takaitaccen tarihin Alh. Aliko Dangote.

04/08/2022

Hukumar dake kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA tayi nasarar cafke wani matashi yana sojan-gona da sunan shi Jami'in hukumar KAROTA ne.

A cewar mai taimakawa shugaban hukumar kan harkokin kafafen yada labarai na zamani, Ayuba Jarumi, KAROTA ta cafke matashin ne karfe 12 na daren litinin dai-dai lokacin da yake tsaka da tare motoci akan t**i yana karbar kudi.

Matashin mai suna Lukman Abdullahi mai shekaru 27 mazaunin unguwar Sabon Gari bayan k**a shi ya bayyanawa Hukumar Karota cewar shi ɗan Maiduguri ne.

Inda ya kara da cewa yana amfani da kayan ne saboda jama'a su fahimci shi ma'aikacin hukumar karota ne.

Dama chan Hukumar ta jima tana samun Rahoton yadda matashin yake amfani da sunanta wajen Musgunawa al'ummar Jihar kano, wanda sai a wannan karon dubunsa ta cika.

Daga karshe shugaban Hukumar ta KAROTA Hon. Dr. Baffa Babba Ɗan'agundi ya shawarci al'umma da su cigaba da kai rahoton duk wani jami'in da s**a ga yana karɓar cin-hanci domin ya fuskanci tuhuma.

Ya kumace da zarar Hukumar tkammala binke akansa zasu miƙa shi hannun jami'an Yansanda domin faɗaɗa bincike tare da gurfanar da shi a gaban kotu domin fuskantar tuhuma.

19/07/2022

Kano
Cutar Kwalara tak**a mutane 189 a kanan hukumomi 20, Ta Kashe Mutum 5

19/07/2022

An tsinci wannan gawar a ruwan da akayi na ranar lahadi.

Yarinya ce yar kimanin shekaru 15. Idan an samu yan uwan sai a kira DPO na Zaria Road Division akan 08067298020.

: Bashir DURUMIN IYA Radiyo

19/07/2022

KARIN FARISHIN MAN FETUR
An kara farashin kudin man fetur a Najeriya zuwa sama da Naira 165 a sassan kasar, kuma gwamnati ce ta bada umarnin daukar matakin k**ar yadda masu hada-hadar man s**a ce, yayin da farashin ya fi tsada a arewacin kasar.

A wata majiyar Shugaba Buhari yace yanzu kamfanin NNPC yan hannun yan Kasuwa.

18/07/2022

Gwamnatin Jihar Kano ta haramta Zirga-Zirgar Babur din Adaidaita Sahu daga karfe 10 na dare zuwa safiya.

Cikin wata sanarwa da Kwamishinan yada Labarai Muhammad Garba ya sanyawa hannu, yace an dau matakinne dan inganta harkokin Tsaro a Kano.

Jaridar Daily News 24 ta wallafa Labarin.

Want your business to be the top-listed Media Company in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Address


Kano