Ibrahim Abdullahi
I'm a membar at kannywood
C O E OF FIKIRA MULTIMEDIA
DIRECTOR
PRODUCER
BUSINESS MAN
TEACHER JASS
27/01/2026
FC Tofa united kiyawa
25/12/2025
All is available
12/11/2025
Alhamdulillah
29/08/2025
Jk my peoples
Innalillahi wa innailaihir rajuon Allah ya yi wa Baba rasuwa! 🥲
Allah kara lfy Baba Ado
ubangiji yakiyaye gaba
22/05/2025
Yadda na roƙi Yar’Adua kada ya yi fada da Obasanjo – Sule Lamido
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana yadda ya roƙi marigayi Shugaba Umaru Musa Yar’Adua kada ya shiga rikici da tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo.
A shafuka na 257 da 258 na tarihin rayuwarsa da ya rubuta mai suna “Being True To Myself”, wanda aka gabatar wa jama’a a ranar 13 ga Mayu, 2025, Lamido ya bayyana wasu abubuwa biyu da s**a ba shi tabbacin cewa akwai rikici tsakanin Yar’Adua da Obasanjo.
Batun Naira biliyan $16 na NIPP
Lamido ya ce ya fara zargin hakan ne lokacin da aka fara tattaunawa a Majalisar Wakilai kan shirin samar da wutar lantarki na National Integrated Power Project (NIPP) da aka kashe fiye da dala biliyan $16.
Ya ce:
> “Idan dan adawa ne ya jagoranci wannan muhawara a Majalisar, hakan zai iya zama da sauki. Amma abin mamaki shi ne, wani babban ɗan jam’iyyar PDP daga Jihar Katsina kuma aminin Shugaba Yar’Adua ne ya jagoranci lamarin.
“Ana ba da hoton cewa Obasanjo ne ya wawuri kuɗin, kuma an bar ayyukan a cikin daji. Duk da haka, daga baya abubuwa sun sha bamban.”
Lamido ya ce ya garzaya wajen Shugaba Yar’Adua domin sanar da shi, amma Yar’Adua ya ce:
> “‘Wannan batu ne da wata madasar gwamnati mai cin gashin kanta ke tattaunawa kai.’”
Kirar daga CSO Tilde
Lamido ya ce abin da ya fi daukar hankalinsa shi ne lokacin da Tilde, jami’in tsaro na fadar shugaban kasa (CSO), ya kira shi a lokacin yana ofis a Dutse.
> “Da na ɗaga waya, sai Tilde ya tambaye ni ina nake, na ce masa kawai, ‘Ina babban garina Dutse’.
“Amma abin mamaki sai ya ce, ‘Na yi zaton kana Ota tare da shugaban ka’ – sai na saki baki. Bayan na dawo hayyacina, sai na zazzaga masa zagi iri-iri, na kuma ce zan kai kara wurin Shugaban Ƙasa.
“Don lallashi sai ya ce, ‘Don Allah ku gafarce ni, na kira ne kawai don in shaida maka cewa an aiko da koke a kanka zuwa ga Shugaban Ƙasa, kuma ina da ikon dakatar da binciken.’”
Lamido ya ce bai sauko ba, sai ya ce masa:
> “Wa kake tsammanin zaka yi wa barazana? Je ka lahira!”
Ganawa da Yar’Adua a Villa
Bayan haka, Lamido ya ce ya ɗauki jirgi ya wuce kai tsaye fadar shugaban ƙasa. Ya shiga ofishin Tilde, ya kuma zazzaga masa zagi a gaban kowa.
Daga nan ya hau sama ya shiga ofishin Shugaba Yar’Adua.
Yar’Adua ya tambaye shi:
> “‘Sule, me ke damunka haka?’”
Lamido ya ce cikin rudani da fargaba, ya kusa durƙusawa, yana cewa:
> “‘Don Allah, kada ka yi fada da Obasanjo. Kai mutum ne mai asali da daraja daga gida mai mutunci. A cikin addininmu da al’adunmu, bai dace mu nuna halin rashin godiya ba ga wanda ya tsaya mana a lokacin bukata. Obasanjo ne ya tsaya maka har ka zama Shugaban Ƙasa.’”
Yar’Adua ya ce masa:
> “‘Sule, ka zauna ka nutsu.’” Sai ya kira ADC ɗinsa, Laftanar Kanal Mustapha.
Yar’Adua ya tambayi ADC ɗin:
> “‘Menene umarnina game da Obasanjo?’”
ADC ɗin ya ce:
“‘Ka ce in amince da duk wani bukatarsa, ko a cikin gida ko wajen ƙasa, ba tare da sai an nemi amincewarka ba.’”
Daga nan Yar’Adua ya ce masa:
> “‘Sule, yanzu ka huta?’”
Lamido ya ce:
“‘Na huta, Ranka ya dade,’” sannan ya yi sallama ya tafi.
𝙆𝙖𝙣𝙠𝙞 𝙯𝙖 𝙟𝙪𝙧𝙚 𝙂𝙬𝙖𝙜𝙬𝙖𝙧𝙢𝙖𝙮𝙖 𝙯𝙖𝙣𝙞 𝘿𝙖𝙣 𝙯𝙤𝙢𝙤👰
02/09/2024
With mama hajjo
02/09/2024
😂 😂 Ya shirya tsaf domin goge tarihin Messi a ƙwallon ƙafa.
Amma fa a benci!!! 😂
20/08/2024
The photos below show a bird's eye view of Kiyawa town, in the Kiyawa Local Government Area of Jigawa State. The photos provide evidence of the devastation caused by the rainstorm, which resulted in significant property damage and displacement. Many people were forced to seek refuge in courts, hospitals, and schools. Assistance to alleviate the negative impact of this calamity is always welcome, as it is rewarding here and here after !
✍️ Official ibrahim kiyawa
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the public figure
Telephone
Website
Address
Kano