Rigasa Community Development
I move for humanity
29/04/2026
Mai girma Bola Tinubu ya aika wasika ga Majalisar dattawa bayan ya zabo mutane 15 da yake son su yi aiki a hukumar NHRC - Karin bayani a sashen sharhi.
29/04/2026
The Nigeria Police Force has moved against its officers over the killing of a suspect in Delta state. Full details in the comments.
29/04/2026
SHUGABAN KASA YA ZARGI MAKIYANSA
Kungiyar Dattawan jihar Pilato sun kai ziyara wa Maigirma Shugaban Kasa Tinubu akan matsalar tsaro da jiharsu ke fama da shi
Shugaban Kasa Tinubu ya shaida musu cewa makiyansa ne suke amfani da matsalar tsaro don su saukeshi daga mulkin Nigeria, amma basu sani ba ni rigimammen dan siyasa ne, zanyi aiki tukuru domin na zarce, inji Shugaban Kasa Tinubu
Wato kamar yadda a satin da ya gabata Shugaban Majalisar Dattawan Nigeria Senator Godswill Akpagbio yace wai an samar da matsalar tsaro ne domin a yaki Gwamnatin Tinubu...
Yau shima Shugaban Kasa Tinubu ta tabbatar da wannan magana, yana zargin 'yan adawa da samar da matsalar tsaro don kawai su hanashi zarcewa
Sai dai wannan magana ga masu tunani da hankali tana da abin dubawa, magana ta gaskiya babu wanda yafi karfin shugaban Kasa ya yakeshi, musamman kuwa akan abinda ya shafi matsalar tsaro
Shugaban Kasa ke da cikakken iko akan hukumomin tsaro na Kasa, yana da Soja, Police, Civil Defence, DSS, DIA, NIA, Custom, Immigration da sauransu, amma ace ya kasa amfani dasu wajen yakar mutanen da yake zargin sune s**a kawo matsalar tsaro?
Don haka kamata yayi shugaban Kasa yayi amfani da karfin ikonsa ta hanyar doka ya yaki makiyansa da s**a kawo matsalar tsaro indai da gaske yake ba yaudara ba
Allah Ya sauwake
29/04/2026
FORCE LEADERSHIP ORDERS DISMISSAL, PROSECUTION OF OFFICERS INVOLVED IN EFFURUN SHOOTING
The Nigeria Police Force hereby provides an update on the disciplinary actions taken following the fatal shooting incident of 26th April 2026 in Effurun, Delta State, which resulted in the death of Mr Mene Ogidi.
Sequel to the earlier directive of the Inspector-General of Police, IGP Olatunji Rilwan Disu, psc(+), NPM, all officers connected to the incident were immediately withdrawn from the Delta State Command and transferred to Force Headquarters, Abuja, where they were subjected to expedited disciplinary proceedings.
The Force Disciplinary Committee (FDC), alongside other internal disciplinary processes, has concluded its review. Findings established unequivocally that the principal officer, ASP Nuhu Usman, acted in gross violation of Force Order 237 and other extant regulations governing the use of fi****ms. His actions were unlawful, unprofessional, and a clear betrayal of the oath to protect life and uphold the law.
Consequently, the FDC has recommended the immediate dismissal of ASP Nuhu Usman and other officers found culpable. The Inspector-General of Police has approved the recommendations and forwarded same to the Police Service Commission for ratification in line with due process.
Upon completion of the administrative procedures, the affected officers will be handed over to the appropriate judicial authorities for prosecution for their roles in the extrajudicial shooting.
The Inspector-General of Police reiterates, in the strongest terms, that the Nigeria Police Force maintains a zero-tolerance stance on extra-judicial actions and abuse of power. No uniform confers the right to take life outside the provisions of the law. Any officer who violates this fundamental principle will face the full weight of disciplinary and legal consequences.
The IGP extends his deepest and most solemn condolences to the family of the deceased, Mr Mene Ogidi. He acknowledges the pain and loss suffered and assures the family that this tragic incident will not be treated lightly. The Force is fully committed to ensuring that justice is not only served but seen to be served, in a manner that reinforces public confidence and institutional accountability.
Members of the public are urged to remain calm and law-abiding, as the Nigeria Police Force remains steadfast in its commitment to discipline, professionalism, and the protection of the rights and dignity of all citizens while ensuring accountability at all levels.
DCP ANTHONY OKON PLACID, psc(+), mni
Force Public Relations Officer
Force Headquarters, Abuja
29th April 2026
Shin mai zai hana manyan unguwan nin nan dake jikin Estern bye passed Nnamdi Azikwe suyi kira ga gwamnatin Kaduna domin gina masu gadojin da zai rabasu da wannan titin?
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Telephone
Website
Address
Rigasa
Kaduna