Arewa Reporters
Yada Labarai Na Gaskiya ! Labarai
08/06/2026
Najeriya Kasar Azzalaman Shugabanni !
Ya Allah ka hana duk wanda bashi da tausayin bayinka dama kasancewa shugaba a zaban 2027.
Arewa Reporters
08/06/2026
APC ❌ : ANA ZARGIN SHUGABANNIN NDC NA AREWA MASO YAMMA DA KARBAR CIN HANCI DAGA APC DOMIN YIWA APC AIKI.
Ashe Hussaini Mai Riga Shugaban NDC na Kano mai fuska biyu ne.
in banda zuwan Kwankwaso da Obi NDC waye ya san ka maciyin amana?
Arewa Reporters
08/06/2026
Gwamnatin Tinubu Na Mulki A Najeriya Amma Wawaye Na Kokarin Kara Tabbatar Da Shi , Dr Bashir Dorayi
Ya Allah ka wulakanta duk wanda yake taimakon zaluncin Tinubu.
fans
Arewa Reporters
07/06/2026
Kawu Sumaila Ashe Ka San Ghaibu !
Arewa Reporters
07/06/2026
Razdan Ka Ji Tsoran Allah: Gyaran office dinka kawai ,wai ka ce ka kashe masa MILIYAN DUBU HUDU !
fans
Arewa Reporters
07/06/2026
MUNAFINCI DA RAGONCIN NE MATSALAR AREWA.
Karanta labarin nan
Daxun fira ta hadani da Wani Nigerian Army Akan halinda yankin Arewa Yake Ciki ..
Budar bakinsa sai yake cemun Ai Indai wadannan Mutanen ne dake Rayuwa a Arewacin Nigeria yacemin wallahy Gwara Kayi Rayuwa da Dabbobi Kasan lallai Cewa cikin Dabbobi kake yace babu Abinda Zai daneka ballantana Wata masifa ta tunkaroka Kayi Tunanin wadannan Al'ummar Zasu tsaya Maka ..
Yakara Kada Baki yace tirr da irin Wannan Al'ummar da suna ihun Addini a Baki Amma halayyarsu irinta Murnane kaskantattu Marasa kishin Kansu b***e suyi kishin Wani ..
Yacemin Bari na Baka Wani labari ..
Yafara dacewa..
Watarana mun hau motor daga Kaduna Zamuje Niger ɗayake achan ne Nike Aikina ..
Yayi tsaki ranshi ya Baci yace Kai kawae Mubarma maganar nan Domin Bata da Wani Amfani sabida Idan na tuna nikaina jinake Kamar na kashe Kaina sabida bakin ciki da Tashin Hankali ....
Yaci Gaba da Cewa munyi Saa sai drivern MU yabi Damu ta birinin Gwari sabida a lokacin Hanya Tayi Kyau babu bandits a hanyars ..
Yace ikon Allah Ranar kuwa kawae sai Allah ya jarabcemu DAIDAI Lokacin da Muka iso Wani waje kawae sai mukaga angifta Wata motor a tsakiyar t**i yace dole drivern Namu ya Sauka shoulder Sannan MU Wuce yace Ashe Mutanen nan sunyi mana kwanton baunane yace Muna Sauka kawae Mukaga Wani katon Dutse a gabanmu yace dakyar driver nan ya juya Kan motar Muka shiga Daji yace kamun MU sauko sun kewaye MU kusan Su 7 dae S**a bayyana Mutum uku acikinsu sunada bindugu Mutum 4 Basuda Ita sai sanduna da makmai ..
Yace MU Kuma a motarmu mun Kai MU kusan 18 Maza 15 da Mata Guda 3 ..
Yace S**a tasamu a Gaba Zuwa cikin dajin nan Mutane 2 acikinsu Masu bindigar Suna bayanmu Guda 1 mai bindiga da Sauran Mutane 4 Suna gabanmu sun sakamu a tsakiya yace alokacin da mukayi Tafiya takai ta mintuna 30 Saina radamaa wasu Maza Guda 3 agefena Nace musu wadaannann Guda biyun Masu bindugun nan Zan Iya dasu Domin Zan Iya bigesu idanna tasarmusu to Ku Kuma wancen na gaban Namu Kuyi danneshi Ku kwace bindigar Tasa daga nan Zakuga mexai faru ....
Yace Allah KO yabani iko Nayi Sama dana farkon kamun ya Fado Kasa na Saka Kafa na tokari na biyun ya hantsala nayi Namijin kokari na cafki bindigar na farkon na harbi na biyun Aciki ..
Yace na farkon Shima kamun yataso na harbeshi Akansa .nan take ya Shure ..
Yace Abun kunya Abun takaici wadannan Mazan S**a Kasa yin Abinda na fada musu yace wallhy sai Wata macece Tayi kukan Kura ta bamgajeshi Amma inaaa ɗayake yanada Karfi yayo harbi Allah ya taimaketa ta Fado Kusa Dani Bai Sameta BA yace haka Nace Mata rikeni ta Baya Muna Tafiya da Baya da Baya ina harbi gayen nan Yana harbi Har Allah ya Taimaka Dani da Matar nan Muka kubuta ...
Yace wallahy Sabida tsabaragen dabbanci da Akuyanci haka Sauran bandits dinnan Guda 5 S**a kora Mutanen nan Guda 16 S**a tafi dasu ..
Yace haka Muna biyo dajinann nan da Matar nan gata da Tsohon Ciki Har Allah yakawomu Kan Wata Hanya Muka iso Wani kauye S**a taimakemu aka samar mana Masu mashina S**a kawomu wajen wasu sojoji S**a dawo da ita Kaduna ni Kuma na Wuce Niger ...
Yace Yanzu irin wadannan Al'ummar Sune kake Tunanin Zasu NEMA Kansu Yanci innalillahi wa innalillahi rajiuuun 😭 😭
Lalacewar Tamu Tayi Yawa Allah yasa mudace 🙏🏽
fans
Arewa Reporters
Gwamnatin Tinubu Ta Gaza : Shugabannin Tsaro Da Ministoci Wato Janar Christopher Musa Da Matawalle Su Sauka..
Da gangan s**a bar Boko Haram da bandits suke kashe mutanen gari da kananan sojojin Najeriya.
Domin kuwa an san inda Boko Haram da bandits suke amma an kyale su, sai kashe mutane suke.
MUNAFIKAN YAN AREWA (FULANIN DAJI) SUN HANA AREWA ZAMAN LAFIYA, GWAMNATI KUMA TA KYALE SU , SU CI KARANSU BABU BABBAKA.
Arewa Reporters
SAKAMAKON TALLAN ZALUNCI: Ya gama tallan APC wato Jam'iyyar da ta gaza kare rayukan jama'ar Najeriya, shi ma ya zama victim.
Ina addu'ar Allah ya kubutar da shi kuma yasa ya zama DARASI ga masu tallan tsiya (APC)
Arewa Reporters
06/06/2026
Ga Múnáflkln Dan APC Da Ya Fara Zagin SARDAUNA Nan Kuma Daya Daga Cikin Wadanda Ake Sawa Domin Batawa Kwankwaso Suna.
Shi ne ya kirkiri Jaridar Askaa .
Ga sheda nan na kawo muku.
fans
Arewa Reporters
05/06/2026
Yan Najeriya Na Cikin Tsaka Mai Wuya : Ya Allah muna rokan ka zaba mana shugaban da zai zama mai tausayinmu da yiwa kowa adalci.
Tabbas yan Najeriya na cikin mawuyacin hali.
Arewa Reporters
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Website
Address
Mai Tama By Model Primary School
Abuja