Mbabbanmutum
World π of technology
16/04/2025
Facebook Lite for Android This version of Facebook uses less data and works in all network conditions.
15/04/2025
β’ Manzon Allah (ο·Ί) yace Idan mutum ya mutu , Malaβiku biyu zasu zo masa sannan su masa tambayoyi HuΙu a βKabarinsa
β’ Wadannan tambayoyi sune :
1. Waye Mahaliccinka ?
β’ ππ π¦π : ALLAH
2. Menene addininka ?
β’ πΜπ π¦π : Addini na shine MUSULUNCI
3. Me zaka ce akan wannan da
Aka aiko muku ?
β’ ππ π¦π : Muhammad , Manzon Allah
4) Menene ilminka ?
β’ ππ π¦π : Na karanta littafin Allah, kuma nayi Imani da shi .
β’ Manzon Allah (ο·Ί) yace duk wanda ya Amsa ko ta Amsa tambayoyin nan
dai-dai a βKabari , za'a rubuta sunansa/ta Acikin βILLIYUNβ wanda shine register ta sunayen βyan Aljannah .
β’ Abu Daud , 4753 :
β’ Ahmad, 18063 :
β’ SaheehulβJamiy , 1676
β’ ya ubangiji madaukaki sarki Allahu ya bamu damar amsa wannan tambayoyin daidai lokacin da muka mutu muka riski kanmu a cikin Ζaburburan mu amin ya hayyu ya qayyum π€²π€²π€²
πΏππ ππΌπ ππΌπππΌπ πΌπππΌπ½π ο·Ί ππΌππ FOLLOWING π
Mbabbanmutum
25/07/2023
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Maitama