Muhammad Sadiq
H.E HAJIA FATIMA DIKKO RADDA WIFE OF THE EXECUTIVE GOVERNOR KATSINA STATE MEDIA ADVOCATE.
05/06/2026
Smile is a Sunnah...😁
Barkanmu da warhaka.
diamond lady
Mashaa Allah juma'a Mubarak
05/06/2026
Barka da juma'a Your Excellency Fatima Dikko Radda
26/05/2026
YANZU-YANZU: Jam'iyyar PDP ta tsaida maigidanmu Professor Isa Ali Pantami CON a matsayin dan takarar Gwamnan jihar Gombe a zabe mai zuwa.
Akwai raguna na sayarwa graduates na Havat University 2.5m
23/05/2026
3.5 barista ne 🙄🙄
Saudiyya zata Fassara Khuɗubar Arafa da yare 35 ciki harda Harshen Hausa fulani🤗
23/05/2026
Gwamna Radda Ya Bayyana Goyon Bayansa ga Tinubu a Zaben Fidda Gwani na Shigaban Kasa a Jam’iyyar APC
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cikakken goyon bayansa ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu yayin zaben fidda gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da ke gudana a garin Radda, ƙaramar hukumar Charanchi.
Da yake zantawa da manema labarai bayan kammala kaɗa ƙur’arsa, Gwamna Radda ya bayyana cewa yawan fitowar mambobin jam’iyyar a faɗin jihar Katsina alama ce ta cikakken goyon baya ga takarar Shugaba Tinubu a matsayin ɗan takarar APC gabanin zaɓen shekarar 2027.
Gwamnan ya bayyana cewa irin wannan gagarumar fitowa da goyon baya na nuna amincewar jama’a da salon jagorancin Shugaba Tinubu, tare da bayyana ƙwarin gwiwarsa cewa APC za ta sake samun nasara a zaɓen shekarar 2027.
Yanzu haka zaben yana gudana a mazabu 8,809 na fadin Nigeria baki daya.
MS Ingawa
SSA, Media & Strategy
Katsina State Government
May 23, 2026.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Website
Address
Katsina
820101