Auren mut'ah Halal ne'

Auren mut'ah Halal ne'

Share

ALLAH NE YA HALATTA AUREN MUT'AH DAN KADA AYI ZINA!!!

Auren mut'a shine Abin da yafi koma bayan aikata Zina da matasa/Yan mata/Zaurawa/Dalibai/matafiya keyi

Auren mut'ah Halal ne

06/05/2026

Daga Kin Gaskiya.......?

Al'umma sun 'kwammace suyi Zina/Lesbian/Luwadi an samusu kiyayyar Halal Auren mut'ah

05/05/2026

Duniya Ta cika da mazinata saboda an samusu kin Auren mut'ah Amman sun zabi aikata Zina
alhali Auren mut'ah ne alkhairi gare su

25/04/2026

muhadu daku mu tattauna

chat.whatsapp.com

21/04/2026

Auren mut'ah shine Alkhairi game da aikata Zina ce zinace

03/04/2026

Muna maraba da Tambayoyin ku akan Auren mut'ah

auren mut'a connect

30/03/2026

WASIKAR IMAMU MAHADI GA YAN SHI'A DA WAKILIN SA NA KARSHE!!!

Daga Imam Mahdi (AS) zuwa
علي بن محمد السمري

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ

يا علي بن محمد السمري، أعظم الله أجر إخوانك فيك، فإنك ميت ما بينك وبين ستة أيام، فاجمع أمرك، ولا توصِ إلى أحدٍ يقوم مقامك بعد وفاتك، فقد وقعت الغيبة التامة، فلا ظهور إلا بعد إذن الله تعالى، وذلك بعد طول الأمد وقسوة القلوب وامتلاء الأرض جوراً

وسيأتي شيعتي من يدّعي المشاهدة، ألا فمن ادّعى المشاهدة قبل خروج السفياني والصيحة فهو كاذب مفترٍ

ولا حول ولا قوة إلا بالله العلي العظيم

Da sunan Allah Mai rahama Mai jin ƙai

Ya Aliyu ɗan Muhammad as-Samari,

Allah Ya ƙara wa ‘yan’uwanka lada a kanka, domin za ka rasu cikin kwanaki shida masu zuwa.

Ka tsara al’amuranka, kuma kada ka naɗa wani a matsayin wanda zai maye gurbinka bayan rasuwarka.

Domin Babbar Gaiba (Gaibat Kubra) ta fara, kuma babu bayyanar (Imam) sai da izinin Allah, bayan dogon lokaci, da taurin zukata, da cikar duniya da zalunci

Kuma nan gaba wasu daga cikin mabiyana za su riƙa cewa suna ganina.

Ku sani! Duk wanda ya yi iƙirarin yana ganina a matsayin wakili kafin fitowar Sufyani da kiran sama (Sayha), to shi maƙaryaci ne, mai ƙirƙira.

Kuma babu ƙarfi babu iko sai ga Allah Maɗaukaki.

Allahumma ajjil li waliyikal farj

Mun sallama Maka ya Jagoran Duniya masanin zukatan bayi

Mai kawar da zalunci ya tabbatar da adalci

Hakika Babu abinda ba Ka gani Babu abinda baka sani ba ya imamu

MU NARKE CIKIN MAHADAWIYYA 👌

Ba da izini na ba Kuma ban amince ba wani ya canza min rubutu ko ya rage Koda harafi daya‼️

Wanda yayi min haka Ina karar sa a gun imamin zamanina

Sidi Abu Narjisa Arrafidy ne ya kawo wannan wasika Dan Yan shi'a su anfana!!

Mu'assasar sayyida Khadija media

28/03/2026

"cikar Musuluncin mutum shine Ya yarda kuma yayi wulaya ga imamu Ali a matsayin wasiyyin Annabi" Kin yarda da Hakan kafirci ne !!

Want your business to be the top-listed Media Company in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Website

Address

Kano