Humaira Kasim
Ya Allah kashiga lamarinmu🙏🏻🙏🏻
26/03/2026
Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa ana neman tsohon mataimakin gwamnan Kano Nasiru Gawuna ruwa a jallo, yayin da ake rade-radin cewa zai koma Kwankwasiyya.
Rahotanni sun bayyana cewa wayar Gawuna ta daina shiga, a daidai lokacin da ake zargin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci manyan jagororin jam’iyyar da su dakatar da shirin sa na sauya sheƙa.
Yunkurin komawar Gawuna tsagin Kwankwasiyya ya janyo cece-kuce a siyasar Kano, inda wasu ke ganin hakan zai iya raunana jam’iyyar a Kano, yayin da a ɓangaren Kwankwasiyya kuma ake maraba da wannan shiri da farin ciki.
25/03/2026
25/03/2026
Haba malam daga hoto ko da yake maza duk haka suke ai Allah ya mudache amma maza kurake sare????
24/03/2026
Wanne yafi kyau achikin waddan photos din
22/03/2026
Day 3 nayi kyau kuwa????
22/03/2026
Nasan nayi kyau ko A day 2
22/03/2026
Nafi karfin yaro wlh
22/03/2026
Nayi kyau
22/03/2026
Day 2
21/03/2026
To kajidai
Click here to claim your Sponsored Listing.