Mi3 TV
News and Entertainment
*LITATTAFAN HAUSA
*LABARAN KANNYWOOD
*NISHADANTARWA
*LABARAN FITATTU
29/05/2026
Dan El-rufai, Bello El-rufai ya kaiwa Atiku Abubakar Ziyara
29/05/2026
Yaro mai basira Dan Shekara 16 ya Rubuta Alkur'ani har biyar a jihar Yobe.
Allah ya Azurta Garin Jaji Maji dake Jihar Yobe da Yaro Mai basira Dan Shekara 16 Wanda ya Rubuta Al-Qur'ani Mai Tsarki har biyar.
Rahotanin sun nuna Cewa Yaron ya Fara Daukar Al-Qurani tun Yana Shekara 12 da haifuwa Sannan ya cigaba da Rubutun Al-Qurani Mai Tsarki.
Yaron ya Sha yabon daga Jama'a inda suke masa Fatan Alheri.
29/05/2026
Jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) ta tabbatar da Naziru Sheikh Tahir Usman Bauchi a matsayin ɗan takararta na gwamnan jihar Bauchi a zaɓen shekarar 2027.
Shugaban jam’iyyar APGA na jihar Bauchi, Ibrahim Dantalle, ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis, inda ya nuna kwarin gwiwar cewa jam’iyyar za ta taka rawar gani a zaɓen 2027 mai zuwa.
29/05/2026
Dadtijon Jarumin kannywood Hussaini Sule Koki ya koka kan yadda ake sallamar Mata fiye dasu, duk da shafe Shekaru 30 a harkar Fim.
Jarumin ya nuna Cewar ana Biyan Matan kannywood a fim har Miliyan Daya Amma su Dubu biyar zuwa Goma ya ce Falalu Dorayi ne kawai ya taba Bashi Dubu dari biyar
"Nidai Harkar Film Na Dole Nakeyi, A Gabanmu Ake Biyan Matasa Musamman Mata Kudin Aiki Sama Da Miliyan Ɗaya, Amma Mu Dubu Biyar Ake Bamu".
"Nafi Shekara 30 Ina Film, Saudaya ne Falalu A Dorayi Yayimun Kyautar Da Babu Wanda Ya Taba mun, Yabani kudin Da Ban Taba Samun Irinsu Ba Dubu Dari Biyar Ya Bani"- Inji Hussaini Sule Koki.
29/05/2026
Waye Kuke hasashen zai yi Nasara a zaben Shugaban kasa na 2027
29/05/2026
Aure ya fitar a Raina Amma Ina Sha'awar in haifi y'a mace-Rigina Daniel
Tauraruwar Fina Finan Nollywood Rigima Daniel ta bayyana cewa tana da Sha'awar haifi y'a mace Amma k*m Bata son yin Aure.
Jarumar wacce tana da Y'ay'a biyu duk Maza Auren ta ya Mutu tana taka Rawar Gani a Fina Finan Nollywood dake kudancin Najeriya
29/05/2026
Atiku Abubakar da jikokin da Yaransa a Ranar Sallah
28/05/2026
Sarkin kano da Y'arsa Siddika
28/05/2026
Yadda shugaban kasar Burkina Faso yayi Sallar Idi
28/05/2026
Ban za*gi Mahaifiyar shi ba, Saboda Iyayen Daraja ne dasu-Maryam Niki Minaj.
Maryam Niki Minaj ta karyata Mijinta G-fresh kan Cewa ta z*gi Mahaifiyar shi, inda ta nuna Cewa Tsohuwar Matarsa Sadiya Haruna tana kokarin lalata Aurensu ko su Samu tsabani a Tsakanin su
Maryam tace tafiyar G-fresh zuwa Kano Sadiya Haruna ce ta kira shi, ta sake Cewa duk abunda Mijinta ke fadi a kanta Sadiya Haruna ce ke Bashi umurnin yin haka, Saboda su batata a idon Jama'a.
28/05/2026
Na tsani Aure, Al-Amin G-fresh yayi yaji.
G-fresh yayi gudun hijira daga Abuja zuwa Kano Saboda a cewarsa Matarsa ta yuni tana za*gin sa da Mahaifiyarsa inda yace Ba zata sake ganinsa, zai kara gaba zuwa london.
G-fresh ya zargi Matarsa Maryam da hada Kai da wasu suna z*ginsa yace bazai bari zafin Kishin ya Saka a k*she shi ba.
Al-Amin ya yi misali da Maryam Sanda da Bilyaminu Bello inda yace rike sirrinsa ne ya Saka Matar Maryam ta hallakashi.
Click here to claim your Sponsored Listing.