MK TV 247

MK TV 247

Share

NEWS || ENTERTAINMENT || UPDATE

MK TV 247 is an entertainment,news and business website, we are always for you just stay alerted and always ready for the new update

30/05/2026

INNALILLAHI WAINNA ILAIHIRAJIUN
Abin kaico da al'ajabi baya ƙarewa awannan duniyar
゚viralシ

28/05/2026

HAPPY SALLAH 🤣 RAƘUMI YASILLE

26/05/2026

Wata Ta saci yarinya zataje takoya mata A B C D😊
Kaii jama'a😱 wa iyazubillah

24/05/2026

Yakamata KANNYWOOD sufarka
Abunda tambayar shine wasu nacewa adaina tura mata kuɗi saboda bata taɓa fitowa tace wane da wane sunturamin naira kaza kaza ba b***e tayi musu godiya kullum saidai tafito tana kuka kawai
Wasu kuma suna cewa acigaba da turawa saboda wanda yake acikin yanayin rashin lafiya bashida walwalar dazai iyayiwa mutane godia shima video da akesawa tanayi da. Dolene domin mutane sucigaba da taimakawane
AMMA NI INADA WANI HASASHE GUDA IDAN MUTUM ƊAYA YAFITO YABIYA KUƊIN DUKA BASHIKENANBA KAWAI KUNJI KUNJI YAƘARE JAMA'A KUDUBA MANA HANYA SABODA ALLAH FA

23/05/2026

Wannan shine farkon abunda yafara haɗa manoma da makiyaya a daji
゚viralシ

21/05/2026

INNALILLAHI WAINNA ILAIHIRAJIUN
YA ALLAH KARABAMU DA ƘARFE LAFIYA
゚viralシ

Photos from MK TV 247's post 20/05/2026

Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai Muke Gabatar Muku Da sabon shirin mu mai Suna , Wanda Zai Fara zuwar muku Ranar 14 Ga watan June 2026 A Tasharmu Ta BAKORI TV Da Karfe 8 Na Dare A Maimaita A tashar Algaita Tv Da Karfe 8:30 A Duk Ranar Lahadi insha Allah,

Kamfanin BAKORI ENTERTAINMENT Ne s**a dauki nauyin gabatar muku da wannan Kayataccen shiri bayan gagarumar nasarar da muka samu a Shirin mu mai Dogon Zango na IZZAR SO

Ex-prouder


Producer


Contuinity


Still picture


BTS


Directorsoja

Sponsorship



Cast










Asma’u sani
Tahir Fagge
Ummi Gombe

20/05/2026

Gaskiya boss ba'ayimaka adalci Adam A Zango
Da alama wannan shiryayyen al'amarine domin bas**aɗai s**a kafe camera s**ayi acting ba akwai director akwai producer akwai duk wani mai ruwa da tsaki atsarin shirya film kuma suna kallo akai wannan scene ɗin Allah yakyauta

18/05/2026

jaruma Hadiza Gabon tayi martani akan waɗanda suke maganganu akanta musaman abund yashafi ƙiba da kuma abinda yafaru tsakaninta da adam a zngo akwanakin baya

Want your business to be the top-listed Media Company in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Address


Kano
705101