ArewaUp
___�______
Arewa_up�
� � � �
�
WhatsApp�
�
08066352847
27/09/2025
Na tsaya dai-dai wurin “Rahama Hospital” sai naga wannan dattijon yana zubarda hawaye 😭
Nace lafiya baba?
Yace Alhamdulillahi lafiya lau
Nace a’a ka gayamin gaskiya baba, idan akwai matsala
——————-
Yake gayamin cewa:
Shi da matarsa basuda lafiya sosai, gidansa ya lalace yanzu haka a kangon gida suke rayuwa dashi da iyalansa
Ranar larabar nan Allah yayiwa matarsa rasuwa har anyi jana’iza 😭
Yanzu haka ciwon bugun jini ne dashi “stroke” kuma bashida wata mafitar magani ko abinci
Shine yafuto neman taimakon al’umma a t**i, tun jiya bai samu abinci ba
Akwai masu kuɗi a unguwar amma sun saka ido sunƙi taimakonsa. Jira kawai suke ya saka wannan kangon gidan kasuwa su siya 🥹
———————
Sunansa “Malam Ummaru” a unguwar Nakasarin Arɗo acikin garin sokoto.
Sunan wannan budurwar “Halima” mai shekaru 17
Wannan ƙaramar yarinya “Rabi’a” mai shekaru 7
Da sauran yaransa wanda sunje neman abinci
———————
Saboda haka, al’umma ku taimake wannan dattijon fisabilillah
Ku share masa hawayensa, Insha Allah kuma Allah zai share muku hawayenku
Zamu nema musu abinci
Zamu gyara musu ɗaki ɗaya acikin gidan
Zamu nema masa lafiya
Wanda zai taimaka da kuɗi
8105891413 Opay Alhassan Musa
Zaku iya nema na da wannan number a WhatsApp ko SMS message
Allah yasa adace
Allah yabada ikon taimakawa
Alhassan Mai Lafia
Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Salim Dattuwa, Asha Bi
08/07/2025
Dama mutane sunacewa wadannan sune keyin shigar Fulani suna ragargaza Musulmai a arewa.
Kuma suna yaudarar fulanine arewa da sunan kungiyar miyatti Allah....
Kuma s**adawo sunason su yauda wasu Hausawa, s**a kafa wata kungiyar wai ita kungiyar Hausawan Nageriya.
Sunason su yaudari Hausawa wai suje surama abunda Fulani sukeyimasu.
Amman Hausawan Sun gane yaudarace.
Sunason iyan arewa Musulmai murqa kashe kammu da kammu....
Wato bafulatani yalashe bahaushe.
Shima bahaushe yalashe bafillace...
Dafatan Allah yaqara tona asirin su amin.
Kuma Allah yakawomana zaman Lafiya a arewa da kasa Baki daya amin
09/06/2025
Wai yanzu wannan naman zaa iya Editing din sa ya koma soyayya?
10/04/2025
Baza ayi wasan Nan Dani ba 😄tap
10/04/2025
Cigaba shirin ''DAN GWAMNA'' kashi 22 zai zo maku karfe 6:00 na yamma yau, ku kasance damu.
Wa Zai iya Gaya mana sunan
Zaman makoki DA turanchi?🙄
Ba maraya 👀
28/03/2025
In shaa Allah
Ramadan zai tafi da talaucin mu, cututtukanmu,
damuwanmu, da tarin zunubanmu!🙏🏻Saboda Annabi muhammad .S.A.W
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Jos
080